Connect with us

News

Zan sake tsayawa takara – Borin Johnson

Published

on

Boris Johnson

DAGA YASIR SANI ABDULLAHI 

 

 

 

Jam’iyyar Conservative mai mulki a Birtaniya na fara hutun ƙarshen mako cikin zazzafar siyasa a yunƙurin da take yi na zaɓen sabon Firaiminista bayan murabus ɗin Liz Truss.

 

Advertisement

Waɗanda ke zawarcin kujerar na da zuwa Litinin su samu goyon bayan ƴan majalisa.

Ƙwallon mata: Najeriya ta kai wasan kusa da ƙarshe a Kofin Duniya

Ana buƙatar wanda zai nemi tsayawa takarara firaiminista ya sami aƙalla yan majalisa 100 na goyon bayansa.

 

Tuni dai Rishi Sunak ya ce ya kusan kai wannan adadi.

 

Advertisement

Sai dai hankalin jama’a ya karkata kan tsohon firaiminsta Boris Johnson wanda zai koma Landan daga yankin Caribbean inda ya tafi hutu.

 

Rahotanni sun ce Mista Johnson ɗin ya ƙenƙyasa wa wani makusancinsa cewa a shirye yake ya fito takara.

 

 

Advertisement
Advertisements
Advertisement
Click to comment

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Trending