Connect with us

News

Kwankwaso Ya Bude Makaranta A Garin Da Suka Shafe Shekara 30 Babu Makaranta

Published

on

Kwankwaso

DAGA MUHAMMAD MUHAMMAD ZAHRADDIN

 

 

 

 

 

Advertisement

 

 

 

 

 

 

Advertisement

 

 

 

 

 

 

Advertisement

Duk a cikin bikin murnar cika shekaru 66, dan takarar shugaban kasa na jamiyyar NNPP, Sanata Rabiu Musa Kwankwaso, ya kaddamar da ayyuka a wannan rana, (23rd October, 2022) na Makarantar firamare,

transformer na wutar lantarki da kuma babban rijiyar burtsatse (borehole) kyauta ga al’ummar garin Dorawa dake karamar hukumar Karu a jihar Nasarawa.

An yi bikin bude gida 804 da gwamnatin jihar Borno da hukumar UNDP suka gina

Garin ya kasance shekaru 30 babu makaranta kuma shekaru 3 babu wutar Lantarki. Ya gina makarantar kuma ya bada kayan aiki sannan kuma ya dauki nauyin malamai 10 wadanda zasu dinga koyarwa a makarantar.

Dandazon al’ummar garin sun ziyarci bikin bude ayyukan.

Advertisement
Advertisements
Advertisement
Click to comment

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Trending