News
Kwankwaso Ya Bude Makaranta A Garin Da Suka Shafe Shekara 30 Babu Makaranta
DAGA MUHAMMAD MUHAMMAD ZAHRADDIN
Duk a cikin bikin murnar cika shekaru 66, dan takarar shugaban kasa na jamiyyar NNPP, Sanata Rabiu Musa Kwankwaso, ya kaddamar da ayyuka a wannan rana, (23rd October, 2022) na Makarantar firamare,

transformer na wutar lantarki da kuma babban rijiyar burtsatse (borehole) kyauta ga al’ummar garin Dorawa dake karamar hukumar Karu a jihar Nasarawa.
An yi bikin bude gida 804 da gwamnatin jihar Borno da hukumar UNDP suka gina

Garin ya kasance shekaru 30 babu makaranta kuma shekaru 3 babu wutar Lantarki. Ya gina makarantar kuma ya bada kayan aiki sannan kuma ya dauki nauyin malamai 10 wadanda zasu dinga koyarwa a makarantar.
Dandazon al’ummar garin sun ziyarci bikin bude ayyukan.
-
News2 days ago
Shettima @60: Haƙurinsa, Biyayyarsa Sun Taimaka Wajen Ciyar Da Manufofin Shugaba Tinubu Gaba — Kwankwaso
-
News7 days ago
2027: INEC Ta Tabbatar Da Ibrahim Ali Amin Little A Matsayin Ɗan Takarar Gwamnan Kano A Jam’iyyar ADC
-
News5 days ago
KANO:’Yan Mata Uku ’Yan Gida Ɗaya Sun Mutu A Kifewar kwale-kwale A Tiga
