News
Girbi: Manoma na kokawa bisa satar amfanin gonarsu.
DAGA KABIRU BASIRU FULATAN
Manoman sun ce da zarar sun yi girbi barayi na zuwa cikin dare tare da kwashe musu amfanin su na gona
Manoman sun ce da zarar sun yi girbi barayi na zuwa cikin dare tare da kwashe musu amfanin su na gona
Barazanar Harin Ta’addanci Ta Jawo Rufe Kasuwanni A Neja
Rahoto na baya-bayanan daga hadin-gwiwar kungiyoyin manoman Nigeria, na gargadi kan yawan amfanin gonar da ake sacewa musamman a gonakin arewacin kasar.
Wannan na zuwa ne, daidai wannan lokacin na girbi, satar hatsin da rahoton ke cewa zai shafin girbin bana ta fannin karanci da tsadar chimaka.
-
Opinion5 days ago
Wakilcin Mataimakin Gwamna Garo A Taron Tsaro Na Arewacin Najeriya Abin A Yabawa Gwamna Yusuf Ne
-
News7 days ago
Wasu Da Ake Zargi ‘Yan ISWAP Ne Da Iyalansu Sun Mika Wuya Ga Dakarun Soji
-
News1 day ago
Karuwar Ta’ammuli Da Miyagun Ƙwayoyi Tsakanin Mata Na Barazana Ga Makomar Iyali – Masana
