Connect with us

News

Girbi: Manoma na kokawa bisa satar amfanin gonarsu.

Published

on

DAGA KABIRU BASIRU FULATAN 

 

 

Manoman sun ce da zarar sun yi girbi barayi na zuwa cikin dare tare da kwashe musu amfanin su na gona

Manoman sun ce da zarar sun yi girbi barayi na zuwa cikin dare tare da kwashe musu amfanin su na gona

Barazanar Harin Ta’addanci Ta Jawo Rufe Kasuwanni A Neja

Advertisement

Rahoto na baya-bayanan daga hadin-gwiwar kungiyoyin manoman Nigeria, na gargadi kan yawan amfanin gonar da ake sacewa musamman a gonakin arewacin kasar.

 

Wannan na zuwa ne, daidai wannan lokacin na girbi, satar hatsin da rahoton ke cewa zai shafin girbin bana ta fannin karanci da tsadar chimaka.

Advertisements
Advertisement
Click to comment

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Trending