News
Titunan Nijeriya duk sun mutu, in ji FERMA
DAGA MUHAMMAD MUHAMMAD ZAHRADDIN
Hukumar Kula da Hanyoyin Najeriya ta ce, akasarin hanyoyin kasar da ake kallon su a matsayin tarkon mutuwa, duk sun zarta wa’adin ingancinsu kuma suna bukatar kulawar gaggawa.
Mai Kwashewa Ya Samu Digirin Girmamawa A Togo
Gidan rediyon Rfi ya rawaito cewa Shugaban Hukumar ta FERMA, Nuruddeen Rafin-dadai, shi ne ya bayyana haka a yayin gabatar da wata Makala a birnin Kaduna.
Shugaban na FERMA ya bukaci direbobin kasar da su yi takaa-tsan-tsan a yayin tukin motocinsu a kan manyan haanyoyin kasar saboda yadda suka mutu.
‘Yan Nijeriya da dama ne ke rasa rayukansu sakamakon hadurran ababen hawa a kan hanyoyin da ke sassan kasar.
Daily Nigerian Hausa
-
Opinion5 days ago
Wakilcin Mataimakin Gwamna Garo A Taron Tsaro Na Arewacin Najeriya Abin A Yabawa Gwamna Yusuf Ne
-
News7 days ago
Wasu Da Ake Zargi ‘Yan ISWAP Ne Da Iyalansu Sun Mika Wuya Ga Dakarun Soji
-
News1 day ago
Karuwar Ta’ammuli Da Miyagun Ƙwayoyi Tsakanin Mata Na Barazana Ga Makomar Iyali – Masana
