News
Gwamnatin Najeriya ta dawo da darasin Tarihi a makarantun firamare da sakandire
DAGA KABIRU BASIRU FULATAN
Bayan kwashe shekaru da gwamantin Nejeriya ta dakatar da koyar da darasin Tarihi a makarantun firamare da ƙananan makarantun sakandire na ƙasar, gwamnatin ƙasar ta bayar da sanarwar sake dawo da koyar da darasin.
An ware malamai 3700 waɗanda za a bai wa zagayen farko na hararwa ta musamman domin inganta koyar da darasin.
Yan Bindiga Sun Kashe Mutum 17 Harin Ramuwar Gayya A Kauyen Kaduna
To ko mene ne muhimmancin koyar da darasin tambayar kenan da Abokin aikina Muhammad Annur Muhammad ya yi wa Dakta Aliyu Tilde kwamishinan ilimi na jihar Bauchi.
Advertisements
