Connect with us

News

An umurci mutane su zauna cikin shirin ko-ta-kwana bayan aman dusten Lascar

Published

on

DAGA KABIRU BASIRU FULATAN 

 

Advertisement

 

 

Advertisement

Jami’ai a Chile sun gargadi mutane da su zauna cikin shirin ko-ta-kwana bayan da dutsen Lascar ya yi aman hayaki zuwa sararin samaniya.

 

Advertisement

Dutsen na Lascar dai ke a Andes, ya fara aman hayaki ne jiya Asabar, wanda ya janyo barazanar girgizar ƙasa.

Mutum shida sun mutu a haɗarin mota a Kogi

Ba a dai samu asara ba a yankin kawo yanzu, amma an sanya alamun gargadi.

Advertisement

 

BBC ta rawaito cewa Hukumar kula da harkar ma’adinai da duwatsu, ya ce alamar gargadin na nuna cewa akwai matsala a yankin.

Advertisement

 

Sai dai, jami’ai na can suna sanya ido domin kare mutane kan barazanar samun fashewa ko tashin hayaki.

Advertisement
Advertisements
Advertisement
Click to comment

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Trending