Sports
Magoya byan Moroko na sa ran matsayi na uku a World Cup
DAGA MUSLIM YUNUS ABDULLAHI
Magoya bayan Moroko sun shirya tsaf domin nuna farin ciki da wasan neman uku da kasarsu za ta yi da Croatia a wasa na biyun karshe a gasar cin kofin duniya.
Moroko ce kasar Afrika ta farko kuma ta larabawa da ta fara zuwa wasan kusa da na karshe a duniya, amma ta yi rashin sa’a a wasan a hannun Faransa mai rike da kofin.
Buhari ya kinkimo bashin tiriliyan N3 duk da tiriliyan N45 da ake bin gwamnatinsa
Birnin Casablanca ya yi tsit tun byan rashin nasarar da kasar ta yi a hannun Faransa a ranar Laraba.
Magoya bayan sun ce ba u ji dadain sakamakon wasan ba, amma suna jin cewa suna alfahari da kasarsu.
Mutane da dama dai suna tsammanin ba za a ga magoya bayan ba da yawa, saboda rashin da nasarar da ta yi a baya.
-
Opinion5 days ago
Wakilcin Mataimakin Gwamna Garo A Taron Tsaro Na Arewacin Najeriya Abin A Yabawa Gwamna Yusuf Ne
-
News1 day ago
Karuwar Ta’ammuli Da Miyagun Ƙwayoyi Tsakanin Mata Na Barazana Ga Makomar Iyali – Masana
-
News7 days ago
Wasu Da Ake Zargi ‘Yan ISWAP Ne Da Iyalansu Sun Mika Wuya Ga Dakarun Soji
