Sports
Magoya byan Moroko na sa ran matsayi na uku a World Cup
DAGA MUSLIM YUNUS ABDULLAHI
Magoya bayan Moroko sun shirya tsaf domin nuna farin ciki da wasan neman uku da kasarsu za ta yi da Croatia a wasa na biyun karshe a gasar cin kofin duniya.
Moroko ce kasar Afrika ta farko kuma ta larabawa da ta fara zuwa wasan kusa da na karshe a duniya, amma ta yi rashin sa’a a wasan a hannun Faransa mai rike da kofin.
Buhari ya kinkimo bashin tiriliyan N3 duk da tiriliyan N45 da ake bin gwamnatinsa
Birnin Casablanca ya yi tsit tun byan rashin nasarar da kasar ta yi a hannun Faransa a ranar Laraba.
Magoya bayan sun ce ba u ji dadain sakamakon wasan ba, amma suna jin cewa suna alfahari da kasarsu.
Mutane da dama dai suna tsammanin ba za a ga magoya bayan ba da yawa, saboda rashin da nasarar da ta yi a baya.
-
News2 days ago
Shettima @60: Haƙurinsa, Biyayyarsa Sun Taimaka Wajen Ciyar Da Manufofin Shugaba Tinubu Gaba — Kwankwaso
-
News5 days ago
KANO:’Yan Mata Uku ’Yan Gida Ɗaya Sun Mutu A Kifewar kwale-kwale A Tiga
-
News5 days ago
Kwamitin Tsara Kundin Yakin Neman Zaɓen Gwamnan Kano Ya Yi Taron Tsare-tsare Manufofin Ci Gaban Jihar A Kaduna
