Connect with us

News

Shugaban Tunisia na kama ‘yan jarida da masu hamayya da gwamnatinsa

Published

on

 

 

Advertisement

‘Yan sanda a Tunisia sun kama shugaban wani gidan rediyo a rana ta uku na kamen ‘yan siyasa da masu fafutika.

 

Advertisement

Wakiliyar BBC ta ce, Mahukunta sun kai sumame gidan Noureddine Boutar, na tashar Mosaique FM, da ke yawaita watsa shirye-shirye da ke caccakar shugaban kasar Kais Saied.

Matakan da za a bi domin kaɗa ƙuri’a ranar zaɓe – INEC

Tun ranar Asabar, ‘yan sanda suka kama wani hamshakin ɗan kasuwa, Kamal Eltaief, da fitaccen ɗan siyasa, Khayam Turki, da wani jigo a jam’iyyar hamayya, da wasu alkalai biyu da tsohon jami’in diflomasiyya.

Advertisement

 

Yayin da ake nuna damuwa kan ‘yancin siyasa, Shugaba Kais Saied ya kare matakinsa, da ya ce ya yi daidai da doka, kuma hakan yana da amfani domin kare Tunisia daga faɗawa cikin rikici.

Advertisement
Advertisements
Advertisement
Click to comment

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Trending