Connect with us

News

Allah Ya yi wa daya daga cikin limaman Masallacin Manzon Allah (SAW) da ke Madina, rasuwa.

Published

on

DAGA KABIRU BASIRU FULATAN 

 

Advertisement

 

 

Advertisement

 

Allah Ya yi wa Sheikh Muhammad Khaleel Al-Qari, daya daga cikin limaman Masallacin Manzon Allah (SAW) da ke Madina, rasuwa.

Advertisement

 

Kafin wayewar garin Litinin Allah Ya yi wa malamin rasuwa, kamar yadda Hukumar Gudanarwar Masallatan Harami da na Madina ta sanar ta shafinta.

Advertisement

 

Dangote Ya Bayyana Ranar Da Zai Kaddamar Da Kamfanin Matatan Mai.

Ta bayyana cewa za a gudanar da Sallar Jana’izar malamin da Magriba, idan Allah Ya kai mu.

Advertisement

 

Sheikh Muhammad Khaleel Al-Qari yana daga cikin limamai baki da ke jagoracin Sallar Tarawih a masallacin, da ke karbar bakuncin miliyoyin masu ziyara a duk shekara.

Advertisement

 

Advertisement
Advertisements
Advertisement
Click to comment

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Trending