Connect with us

News

Ya Kamata Sabuwar Gwamnati Ta Dauki Darasi Daga Kura-Kuran Da Gwamnatocin Baya Suka Tafka—-sunusi na biyu

Published

on

DAGA KABIRU BASIRU FULATAN 

 

Advertisement

 

Tsohon Sarkin Kano, Malam Muhammadu Sanusi na biyu, ya shawarci gwamnati mai jiran gado da ta dauki darasi daga kura-kuran gwamnatocin da suka shude suka yi, ta hanyar nada kwararrun mutane a mukamai da za su bunkasa cigaban kasa.

Advertisement

 

Da yake jawabi a yayin taron kaddamar da wani littafi a Abuja ranar Talata, Malam Muhammadu Sanusi ya ce yana fatan ganin jerin sunayen ministocin da shugaban kasa mai jiran gado zai nada.

Advertisement

Ana Fargabar Mutane Da Dama Sun Mutu a Kano Sakamakon Shan Shayin Zaƙami a Wurin Biki

Ya kuma yi kira ga gwamnati mai zuwa da ta kare hukumomin gwamnatin kasar daga abunda ya baiyana na ‘Yan Siyasa masu wuce gona da iri.

Advertisement
Advertisements
Advertisement
Click to comment

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Trending