News
Yan Najeriya Sama Da Dubu 40 Ne Ke Mutuwa Kowacce Shekara Saboda Hadari
DAGA KABIRU BASIRU FULATAN
Hukumar kare afkuwar hadurra ta kasa, Ta ce sama da mutane Dubu 40 ne ke mutuwa a Najeriya a duk shekara, sakamakon hadurran ababen hawa daban daban a kasar nan.
Wani babban jami’i a hukumar, Dauda Biu ne ya bayyana haka jiya a Abuja, yayin gudanar da bukukuwan makon kare afkuwar hadurra na Majalisar Dinkin Duniya karo na 7.
Gwamnatin Taraiyya Ta Fitar Da Naira Bilyan 19 Domin Horas Da Masu Shirin N-POWER.
Ya kuma ce mutane miliyan 1 da dubu dari 3 ne ake kashewa ke mutuwa a kowace shekara a fadin duniya, sakamakon afkuwar hadurra.
A cewarsa, Babbar barazanar dake tattare da hadarin tafi ritsawa da mutane dake tsakanin shekara 5 zuwa 29 .
-
Opinion4 days ago
Wakilcin Mataimakin Gwamna Garo A Taron Tsaro Na Arewacin Najeriya Abin A Yabawa Gwamna Yusuf Ne
-
News6 days ago
Wasu Da Ake Zargi ‘Yan ISWAP Ne Da Iyalansu Sun Mika Wuya Ga Dakarun Soji
-
News3 days ago
Gwamna Abba Ya Ayyana Murtala Sule Garo A Matsayin Wanda Zai Yi Masa Takarar Mataimakin Gwamna A Zaɓen 2027
