Connect with us

News

Yanzu Haka Masu Zanga Zanga Sun Nufi Majalisar Wakilan Najeriya domin nuna bacin ransu kan harin da sojoji Sukayi

Published

on

DAGA YASIR SANI ABDULLAHI 

Yanzu Haka Masu Zanga Zanga Sun Nufi Majalisar Wakilan Najeriya domin nuna bacin ransu kan harin da sojoji suka kaiwa mazauna garin Tudin Biri a jihar Kaduna inda mutane 120 suka rasu.

Dubban masu zanga-zanga sun fantsama titunan Abuja babban birnin Tarayyar Najeriya, a wani mataki na nuna bacin rai kan kashe sama da mutane 120 da ke bikin maulidi Manzon Allah SAW a wani kauye da ke Tundun Biri na karamar hukumar Igabi a jihar Kaduna.

Kwankwaso Ya Bayyana Takaici, Yayinda Amnesty Ke Cewa Wanda Suka Mutu  Yq Karu Zuwa 12O Sanadiyar Harin Bom Na Sojoji A Kaduna

Masu zanga-zangar suna kira da a tsige ministocin tsaro tare da gurfanar da duk wanda aka samu da laifi.

Ga wasu hotunan zanga-zangar da wakilinmu na Abuja Mohammed Kabir Yusuf ya aiko mana.

Advertisement
Advertisements
Advertisement
Click to comment

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Trending