Connect with us

News

Mazauna Minna Sun Gudanar Da Zanga-Zangar Nuna Adawa Da Tsadar Rayuwa Tare Da Toshe Manyan Tituna  

Published

on

DAGA YASIR SANI ABDULLAHI

 

Advertisement

Mazauna Minna, babban birnin jihar Neja, a ranar Litinin, sun gudanar da zanga-zangar nuna adawa da tsadar rayuwa a najeriya, tare da toshe manyan tituna a cikin birnin.

Rahotanni na nuni da cewa masu zanga-zangar da suka hada da mata da matasa suna rera wakokin zanga-zangar, yayin da jami’an tsaro ciki har da ‘yan sanda badu kulawa.

Advertisement

 Jam’iyyun ADP, LP sun lashe kujerun Sanata da Ƴan Majalisu a Filato

Masu zanga-zangar sun ce tsadar kayan abinci da kuma rashin kokarin da gwamnati ke yi na kame lamarin ya tilasta musu rufe manyan tituna domin gwamnati ta ji kukansu.

Mataimakin gwamnan jihar Neja, Yakubu Garba, a lokacin da yake jawabi ga masu zanga-zangar, ya ce gwamnati na sane da kuncin rayuwa da iyalai ke fuskanta a wannan lokaci.

Advertisement

Ya ce gwamnati na kokarin rage tsadar rayuwa da aka samu  sakamakon cire tallafin man fetur.

 

Advertisement

Details soon……

Advertisement
Advertisements
Advertisement
Click to comment

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Trending