News
KOTU TA CE ATIKU ‘DAN NIGERIA NE YANA DA ‘YANCIN TSAYAWA TAKARA.
Daga aminu usman jibrin
Wata babbar kotun tarayya dake Abuja tayi watsi da karar da aka shigar gabanta ana kalubalantar ‘yancin da tsohon mataimakin shugaban kasa Alhaji Atiku Abubakar na tsayawa takarar shugaban kasa.
Tun farko wata kungiya ce da ke rajin kare mulkin dimukuradiya a Kasar nan ta shigar da karar tana kalubalantar ‘yancin da Atiku ke dashi na neman mulkin kasar nan saboda ba a haifeshi a Nigeria ba.
A cewar kotun tun farko wadanda ya shigar da karar basu da ‘yancin yin hakan.
Wata babbar kotun tarayya dake Abuja tayi watsi da karar da aka shigar gabanta ana kalubalantar ‘yancin da tsohon mataimakin shugaban kasa Alhaji Atiku Abubakar na tsayawa takarar shugaban kasa.
Tun farko wata kungiya ce da ke rajin kare mulkin dimukuradiya a Kasar nan ta shigar da karar tana kalubalantar ‘yancin da Atiku ke dashi na neman mulkin kasar nan saboda ba a haifeshi a Nigeria ba.
A cewar kotun tun farko wadanda ya shigar da karar basu da ‘yancin yin hakan.
-
News3 days agoWasu Ƴan Daba Sun Kai Farmaki Kasuwar Siyar Da Wayoyi Ta Farm Center Dake Kano
-
News5 days agoWasu Fusatattun Matasa Sun Ƙona Mutum Uku Har lahira A Filato
-
News5 days agoAbin Takaici Ne A Kyale Mata Su Cire Wandunan Da Aka Basu Akan Titi Suna Dagawa A Cikin Al’ummar Da Ke Alfahari Da Kunya Da Addini
