Connect with us

News

Yan Ta,adda Sun Sace Fasinjoji A Babbar Hanyar Maiduguri Zuwa Kano

Published

on

DAGA NUSAIBA ABDULLAHI TUKUNTAWA 

Wasu da ake zargin mayakan kungiyar Boko Haram ne sun tare babbar hanyar Maiduguri zuwa Kano, inda suka yi garkuwa da fasinjoji da dama.

Advertisement

Wata majiya ta shaidawa jaridar Daily Trust ta ruwaito cewa da yammacin jiya Litinin ne masu tada kayar bayan suka tare hanya tsakanin Garin Kuturu da Mannanari da ke kusa da Auno, inda suka yi amfani da karfi wajen sace fasinjojin.

Ranar Dimokuraɗiyyar: Ƴan Nijeriya Fushi Suke Da Shugaba Tinubu 

Rahotanni na nuni da cewa lamarin ya tilastawa daruruwan masu ababen hawa komawa garuwan Benishek da kuma Auno don samun mafaka. a cikinsu, sun shaidawa jaridar cewar basu san adadin mutanen da aka yi garkuwa da su ba.

Advertisement

Sun ce suna kyautata zaton cewa masu tada kayar bayan sun fito ne don neman kayan abinci, ganin yadda aka kansu dauke da baruka har uku.

Advertisement
Advertisements
Advertisement
Click to comment

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Trending