Connect with us

News

Yan Bindiga Sun Yi Garkuwa Da Mahaifiyar Dauda Kahutu Rarara.

Published

on

DAGA KABIRU BASIRU FULATAN 

Rahotanni na nuni da cewa Yan bindiga sun yi garkuwa da mahaifiyar shahararren mawakin siyasa, Dauda Kahutu Rarara.

An yi garkuwa da Hajiya Hakima Adamu ne a gidanta da yankin Kahutu a Karamar Hukumar Danja ta Jihar Katsina.

 

Karin bayani na tafe.

 

Advertisement

 

 

Aminiya

Advertisements
Advertisement
Click to comment

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Trending