News
Yan Bindiga Sun Kashe Mutane 10. Sun Yi Garkuwa Da Wasu A Jihar Kaduna
Daga Muhammad Muhammad zahraddin
Advertisements
Advertisements
Akalla mutane goma ne da ake kyautata zaton ‘yan bindiga ne suka kashe a wasu hare-hare daban-daban a karamar hukumar Birnin Gwari da ke jihar Kaduna.
Advertisements
Hakazalika, ‘Yan ta’addan sunyi garkuwa da wasu mutane da ba a tantance adadinsu ba, musamman mata, a yayin samamen da ya dauki tsawon sa’o’i da dama.
Advertisements
Advertisements
Advertisements
-
Uncategorized6 days ago
Samar Da Zaman Lafiya, Ayyukan Ci Gaba Sun Isa Shugaba Tinubu Ya Samu Wa’adi Na Biyu — Kwankwaso
-
News5 days ago
Aƙalla Mutane 40 Sun Mutu Bayan Kifewar kwale-kwale A Sokoto
-
News1 day ago
Pantami Da Yaransa Sun Fantama Min Ƙarya, Domin Babu Inda Na Ba Shi Haƙuri, Inji Hajiya Naja’atu Muhammad
