News
DA DUMI-DUMI : Gwamna Abba Kabir Ya Kori Wasu Daga Cikin Kwamishinan Sa
DAGA YASIR SANI ABDULLAHI
Gwamnan jihar Kano, Abba Kabir Yusuf, ya sake fasalin majalisar zartarwa ta jihar a ranar Alhamis.
Jaridar INDA RANKA ta ruwaito cewa wannan labari ya fito ne cikin wata sanarwa da mai magana da yawun Gwamnan, Sanusi Bature Dawakin-Tofa, ya wallafa a shafinsa na Facebook.
Zakka Kaɗai Ta Isa Ta Magance Talauci A Najeriya —Ƙungiyar AZAWON
Karan bayanai na taf
e.
Advertisements
-
News1 day ago
Shettima @60: Haƙurinsa, Biyayyarsa Sun Taimaka Wajen Ciyar Da Manufofin Shugaba Tinubu Gaba — Kwankwaso
-
News6 days ago
2027: INEC Ta Tabbatar Da Ibrahim Ali Amin Little A Matsayin Ɗan Takarar Gwamnan Kano A Jam’iyyar ADC
-
News4 days ago
KANO:’Yan Mata Uku ’Yan Gida Ɗaya Sun Mutu A Kifewar kwale-kwale A Tiga
