Connect with us

News

Sakataren Gwamnatin Bauchi Ya Yi Murabus

Published

on

Sakataren Gwamnatin Bauchi Ya Yi Murabus

DAGA NUSAIBA ABDULLAHI TUKUNTAWA 

Gwamnan Jihar Bauchi, Sanata Bala Muhammad Abdulkadir, ya amince da murabus din Sakataren Gwamnatin Jihar, Barista Ibrahim Muhammad Kashim

Advertisement

Sanarwar hakan ya fito ne ta hannun mai baiwa gwamna shawara na musamman kan harkokin watsa labarai, Mukhtar M. Gidado, inda ya bayyana cewa murabus din ya fara aiki nan take.

Najeriya Bata Bukatar ‘Yan Sandan Jihohi — Muhammad Wakili

Haka kuma sanarwar ta bayyana cewa nan take aka umurci Dr. Aminu Hassan Gamawa, da ya karbi ragamar aikin na rikon kwarya.

Advertisement

A nashi bangaren Gwamnan jihar Bala Muhammed ya gode wa Barista Kashim bisa jajircewa wajen aiki da kuma kokarin cigaban jihar a lokacin da yake matsayin Sakataren Gwamnati .

Advertisement
Advertisements
Advertisement
Click to comment

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Trending