News
APC: an kashe mutane hudu har lahira yayin da Ganduje ya rantsar da shugabanni
Daga yasir sani abdullahi
Cikin wani rahoto da Premium Times ta rawaito, ya bayyana yadda mutane hudu suka rasa rayukansu yayin wani rikicin siyasa, a lokacin da gwamnan Kano dakta Abdullahi Umar Ganduje ya jagoranci rantsar da kwamitin jam’iyyar APC a filin wasa na karamar hukumar Rano, harma wasu suka jikkata a ranar Asabar.
Jaridar tace rikicin ya faru ne tsakanin magoya bayan Kwamishinan kananan hukumomi na jihar Kano, Murtala Sule Garo, da kuma dan majalisar tarayya na Rano, Kibiya da Bunkure, wadanda dukkansu ake musu fatan gadon buzun gwamna Ganduje a kakar zaben shekarar 2023.
-
Uncategorized6 days ago
Samar Da Zaman Lafiya, Ayyukan Ci Gaba Sun Isa Shugaba Tinubu Ya Samu Wa’adi Na Biyu — Kwankwaso
-
News5 days ago
Aƙalla Mutane 40 Sun Mutu Bayan Kifewar kwale-kwale A Sokoto
-
News1 day ago
Pantami Da Yaransa Sun Fantama Min Ƙarya, Domin Babu Inda Na Ba Shi Haƙuri, Inji Hajiya Naja’atu Muhammad
