Connect with us

News

Shugaba Tinubu Ya Tafi Faransa

Published

on

DAGA NUSAIBA ABDULLAHI TUKUNTAWA 

Shugaban Najeriya Bola Tinubu ya tafi Faransa gabanin taron ƙasashen Afrika

Advertisement

Tinubu zai shafe mako guda a Faransa, inda daga nan zai wuce taron ƙungiyar ƙasashen Afrika AU, da zai gudana tsakanin 12 zuwa 16 ga watan Fabrairu a birnin Addis Ababa na Habasha.

Mai Ba Shugaban Kasa Shawara na Musamman kan Bayani da Tsara Dab’i, Bayo Onanuga, ne ya bayyana hakan a cikin wata sanarwa a ranar Laraba.

Advertisement

Ya ce tafiyar Shugaban Kasa zuwa kasar Turai na da dalilai na kashin kansa, tare da bayyana cewa ziyarar ta kasance ne a hanyarsa zuwa Addis Ababa, babbar birnin Habasha.

Mai magana da yawun shugaban kasa ya bayyana cewa Tinubu zai isa Addis Ababa farkon mako mai zuwa don taron koli na Kungiyar Tarayya.

Advertisement

 

FRI

Advertisement

Details soon

Advertisement
Advertisements
Advertisement
Click to comment

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Trending