Connect with us

News

Gwamna Abba Ya Sauke Kwamishinan Kasuwanci Shehu Wada Sagagi

Published

on

Mun daina rusau sai dai mu kai mutum kurkurku kai tsaye Gwamnatin Kano

Gwamnan Jihar Kano, Alhaji Abba Kabir Yusuf, ya amince da sauke Alhaji Shehu Wada Sagagi daga mukaminsa na Kwamishinan Ma’aikatar Zuba Jari, Kasuwanci da Masana’antu da nan take.

Hakan na kunshe ne cikin wata sanarwa da mai magana da yawun gwamnan, Sunusi Bature Dawakin Tofa, ya sanya wa hannu.

Advertisement

Tirela Ta Murƙushe Matukin Babur

Wannan mataki ya fara aiki nan take.

Advertisement

Gwamnan ya umarci Alhaji Sagagi da ya mika ragamar ma’aikatar ga Babban Sakataren ma’aikatar.

Ana sa ran zai kammala mika ragamar aiki zuwa gobe da safe.

Advertisement

Gwamna Yusuf ya gode masa bisa gudunmawar da ya bayar a lokacin da yake rike da mukamin.

Advertisement
Advertisements
Advertisement
Click to comment

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Trending