News
An Fara Tattaunawa Tsakanin Amurka da Iran A Pakistan
Rahotonni daga Islamabad, babban birnin Pakistan na cewa an fara tattaunawar yarjejeniyar kawo ƙarshen yaƙin Iran da Amurka.
Ana tattaunawar ne bisa jagorancin Pakistan mai shiga tsakani.
Takara a ADC: An Kayyade Shekaru 55 a Matsayin Iyaka Ga ‘Yan Siyasa —Nafi’u Bala
Ƙasashen biyu sun aike da tawagar wakilai da suka ƙunshi ƙwararren masana diplomasiyya da siyasar duniya.
Ana sa ran tattauanwar ta haifar da yarjejeniyar dindindin ta kawo ƙarshen yaƙin.
Advertisements
