Connect with us

News

Wata Likita Ta Riga Mu Gidan Gaskiya Bayan Ta Haifi Ƴan-Uku 

Published

on

Wata mace mai juna biyu

Wata likita mai suna Ere Ogbachi ta mutu bayan ta haifi ƴan-uku a Jihar Bayelsa.

Jaridar Punch ta rawaito cewa bayan ta haihu lafiya a asibitin jami’ar Niger Delta, sai jikin ta ya rikice wanda ya sa aka garzaya da ita zuwa sashen kula da rashin lafiya mai tsanani (ICU) a Federal Medical Centre Yenagoa, inda da misalin karfe 2:45 na safiyar jiya Talata, ta ce ga garin ku nan.

Advertisement

KANO: Jami’an Ƴansanda Sun Cafke Matasa Biyu Bisa Zargin Damfarar Sama Da Mutum 500 Da Sunan Aljannu

Dangin ta sun bayyana cewa likitoci sun yi iya kokarinsu don ceton rayuwarta, amma ta shiga wani mawuyacin hali ne, inda daga ƙarshe ta cika.

Advertisement

PunchPunch ta ce Ere ta mutu ta bar sana’a+santalan jariran mata guda uku rigis, lamarin da ya jefa yan uwan ta da mai gidan ta cikin alhini.

Advertisement
Advertisements
Advertisement
Click to comment

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Trending