News
Za mu rinka tura malaman mu zuwa Algeria domin neman ilimi – Ganduje
Daga kabiru basiru fulatan
Gwamnan jihar Kano, Dr. Abdullahi Umar Ganduje, a shirye Kano ta ke ta hada hannu da kasar Algeria, domin inganta ilimi a jihar.
Dr Abdullahi Umar Ganduje ya tabbatar da hakan ne a lokacin da ya karbi bakwancin shugaban darikar Tijjaniyya na duniya, Ali Bel Arabi a fadar gwamantin Kano.
“Za kuma mu yi kokari wajen aiko malaman mu zuwa kasar Algeria, domin su rinka samun ilimi”. Inji Ganduje
Shi kuwa Sheikh Ali Abel Arabi, ya nuna jin dadin sa tare da godewa al’ummar Kano da Najeriya baki daya.
-
News7 days ago
Wasu Kansiloli Na Zargin Ciyaman Da Daukar ‘Yan Daba Domin Kai Musu Hari A Kano
-
News5 days ago
KANO: Yara 24 Da Ake Tuhuma Da Laifi Sun Amfana Da Shirin Gyaran Tarbiya Maimakon Hukuncin Kotu A Watan Yuli
-
News7 days ago
Majalisar Dokokin Kano Ta Dakatar Da Shugabannin Kananan Hukumomin Bagwai, Rogo Da Bebeji
