News
‘Bam ya tashi’ a Unguwar Sabon Gari a Kano
Daga khadija Abdullah muhmd
Rahotanni daga jihar Kano a arewa maso yammacin Najeriya na cewa bam ya tashi a Aba Road da ke Unguwar Sabon Gari a birnin Kanon.
Advertisements
Advertisements
Shugaban Kasuwar Sabon Gari Nafi’u Nuhu Indabo ya tabbatar wa da BBC lamarin, inda ya ce lamarin ya rutsa da mutane da dama ciki har da yara ƴan makaranta.
Advertisements
Jirgin Kasan Abuja-Kaduna Zai Dawo Aiki Ranar Litinin
Advertisements
Advertisements
Za mu ci gaba da kawo muku ƙarin bayani kan labarin, sai ku dinga sabunta wannan shafi.
Advertisements
-
News1 day ago
Karuwar Ta’ammuli Da Miyagun Ƙwayoyi Tsakanin Mata Na Barazana Ga Makomar Iyali – Masana
-
Opinion5 days ago
Wakilcin Mataimakin Gwamna Garo A Taron Tsaro Na Arewacin Najeriya Abin A Yabawa Gwamna Yusuf Ne
-
News7 days ago
Wasu Da Ake Zargi ‘Yan ISWAP Ne Da Iyalansu Sun Mika Wuya Ga Dakarun Soji
