News
Rasha ta kori jami’an diflomasiyyar Faransa 30
Daga Usman Abdullahi jibirin
Advertisements
Advertisements
Ma’aikatar harakokin wajen Rasha ta ba jami’an diflomasiyyar Faransa wa’adin mako biyu su fice daga ƙasar.
A watan Afrilu, Faransa ta kori jami’an diflomasiyyar Rasha 35 – ɗaya daga cikin matakan ƙasashen Turai da suka kori jami’an Rasha sama da 300.
Advertisements
-
Opinion5 days ago
Wakilcin Mataimakin Gwamna Garo A Taron Tsaro Na Arewacin Najeriya Abin A Yabawa Gwamna Yusuf Ne
-
News7 days ago
Wasu Da Ake Zargi ‘Yan ISWAP Ne Da Iyalansu Sun Mika Wuya Ga Dakarun Soji
-
News1 day ago
Karuwar Ta’ammuli Da Miyagun Ƙwayoyi Tsakanin Mata Na Barazana Ga Makomar Iyali – Masana
