News
Badakalar N80bn: Ministar Kudi Ta Kori Akanta-Janar, Ahmed Idris
Daga kabiru basiru fulatan
Advertisements
Advertisements
Ministar Kudi, Kasafi da Tsare-tsare, Zainab Ahmed, ta kori Akanta-Janar na Najeriya, Ahmed Idris daga mukaminsa saboda zargin badakalar Naira biliyan 80.
Advertisements
Matakin na zuwa ne kwana biyu bayan Hukumar Yaki da Cin Hanci da Rashawa ta EFCC ta cafke shi saboda zargin karkatar da kudaden.
Advertisements
Advertisements
Advertisements
-
Opinion5 days ago
Wakilcin Mataimakin Gwamna Garo A Taron Tsaro Na Arewacin Najeriya Abin A Yabawa Gwamna Yusuf Ne
-
News7 days ago
Wasu Da Ake Zargi ‘Yan ISWAP Ne Da Iyalansu Sun Mika Wuya Ga Dakarun Soji
-
News1 day ago
Karuwar Ta’ammuli Da Miyagun Ƙwayoyi Tsakanin Mata Na Barazana Ga Makomar Iyali – Masana
