Connect with us

News

Kusan mutum miliyan 100 ke gudun hijira a duniya – MDD

Published

on

Daga kabiru basiru fulatan

 

Hukumar da ke kula da ƴan gudun hijira ta Majalisar Ɗinkin Duniya ta ce adadin waɗanda yaƙi a Ukraine da sauran musibu a kasashen duniya suka sa suka bar gidajensu sun kai mutum miliyan 100.

Advertisements
Advertisements

Gwamna Masari zai kashe Naira miliyan 100 don gyara kauyen Shinfida saboda barnar da ‘yan bindiga sukai

Advertisements

Hukumar ta ce wannan ne karon farko a tarihi da aka taba samun wannan adadi. Kutsen Rasha a Ukraine kawai ya raba mutum miliyan takwas da gidajensu, yayin da wasu, miliyan shida suka bar kasar kwata-kwata.

Advertisements
Advertisements

A bara ne Majalisar Dinkin Duniya ta ce adadin ya kai mutum miliyan 90, a dalilin rikici a kasashen Habasha da Burkina Faso da Myanmar da Najeriya da Afghanistan da kuma Jamhuriyar Dimokraɗiyar Kongo.

Advertisements
Advertisement
Click to comment

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Trending