News
An Fara Tantance Kuri’un Zaben Dan Takarar Shugaban Kasar APC
Daga kabiru basiri fulatan
A halin yanzu an fara tantance kuri’un da daliget sama da 2,000 suka kada a zaben fitar da dan takarar shugaban kasa na jam’iyyar APC.
Rikici Ya Barke Tsakanin Shugaban APC Na Jihar Kano Da Jami’an Tsaro A Taron APC
An fara tantance kuri’un ne bayan kammala jefa kuri’a da misalin karfe 8 na safiyar Laraba, bayan an yi lattin kusan awa bakwai da farawa.
Yadda jan kafar Buhari wajen zaben dan takara ta jefa APC cikin rudani
Mutum 14 ne dai suka fatata za zaben fidda gwanin, wanda ya yi nasara a cikinsu, shi ne dan takarar shugaban kasar jam’iyyar mai mulki a zaben 2023.
Wannan na zuwa ne dai bayan dambarwar zabo dan takara ta hanyar maslaha ta gagara a jam’iyyar.
-
Opinion5 days ago
Wakilcin Mataimakin Gwamna Garo A Taron Tsaro Na Arewacin Najeriya Abin A Yabawa Gwamna Yusuf Ne
-
News1 day ago
Karuwar Ta’ammuli Da Miyagun Ƙwayoyi Tsakanin Mata Na Barazana Ga Makomar Iyali – Masana
-
News7 days ago
Wasu Da Ake Zargi ‘Yan ISWAP Ne Da Iyalansu Sun Mika Wuya Ga Dakarun Soji
