News
An kashe fararen hula 20 a Arewacin Mali
Daga Kabiru basiru fulatan
An kashe akalla fararen hula 20 a kusa da birnin Gao da ke Arewacin Mali ranar Asabar.
Hukumomi sun zargi mayaka masu ikirarin jihadi, kuma sun ce lamarin akwai tayar da hankali sosai, lura da yadda fararen hula ke ci gaba da tserewa daga yankin saboda hare-hare.
Ko a ranar Lahadi an kashe sojan wanzar da zaman lafiya na Majalisar Dinkin Duniya, bayan taka nakiya a Kidal da ke arewacin kasar.
Majalisar Dinkin Duniya ta damu da yadda rashin tsaro ke dada kamari a yankunan Gao da Menaka.
-
Opinion5 days ago
Wakilcin Mataimakin Gwamna Garo A Taron Tsaro Na Arewacin Najeriya Abin A Yabawa Gwamna Yusuf Ne
-
News7 days ago
Wasu Da Ake Zargi ‘Yan ISWAP Ne Da Iyalansu Sun Mika Wuya Ga Dakarun Soji
-
News1 day ago
Karuwar Ta’ammuli Da Miyagun Ƙwayoyi Tsakanin Mata Na Barazana Ga Makomar Iyali – Masana
