Connect with us

News

Kwale-kwale ya nutse da mai ciki da wasu mutum biyar a Bayelsa

Published

on

Daga Yasir sani abdullahi

Rahotanni daga yankin karamar hukumar Ijaw ta Kudu a jihar Bayelsa da ke Kudancin Najeriya na cewa mutum shida da suka hada da wata mace mai ciki sun nutse a ruwa, bayan da kwale-kwalensu ya kife.

Advertisements
Advertisements

Hatsarin ya faru ne ranar Asabar da rana.

Jaridun cikin gida sun ruwaito cewa yanzu haka masu aikin ceto na kan neman matafiyan, da suka hada da wata mai hidimar kasa da kuma dattijuwa mai shekara 70.

Advertisements

Jami’in hulda da jama’a na rundunar yan sanda a jihar Bayelsa, SP Asinim Butswat, ya tabbatar da faruwar lamarin, inda ya kara da cewa suna jiran karin bayani kan bayanan mutanen da lamarin ya rutsa da su.

Advertisements
Advertisements
Advertisements
Advertisement
Click to comment

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Trending