News
Manyan ministocin Birtaniya biyu sun yi murabus .
Daga yasir sani Abdullah
Manyan ministocin Birtaniya biyu sun yi murabus sakamakon ce-ce-ku-cen da ake yi kan Firaiminista Boris Johnson.
Ministan kuɗi Rishi Sunak da Ministan Lafiya Sajid Javed duka sun bayar da takardar ajiye aikinsu – wanda wannan lamari ya jawo matsin lamba matuƙa ga Firaiminista Boris Johnson.
Yan Bindiga Sun Harbe Mataimakin Kwamishinan ’Yan Sanda A Katsina
Ana zargin Boris Johnson da yin kalamai da dama masu cin karo da juna. Ko a kwanakin baya sai da
-
News1 day ago
Shettima @60: Haƙurinsa, Biyayyarsa Sun Taimaka Wajen Ciyar Da Manufofin Shugaba Tinubu Gaba — Kwankwaso
-
News6 days ago
2027: INEC Ta Tabbatar Da Ibrahim Ali Amin Little A Matsayin Ɗan Takarar Gwamnan Kano A Jam’iyyar ADC
-
News4 days ago
KANO:’Yan Mata Uku ’Yan Gida Ɗaya Sun Mutu A Kifewar kwale-kwale A Tiga
