Connect with us

News

Manyan ministocin Birtaniya biyu sun yi murabus .

Published

on

Daga yasir sani Abdullah 

 

 

Manyan ministocin Birtaniya biyu sun yi murabus sakamakon ce-ce-ku-cen da ake yi kan Firaiminista Boris Johnson.

 

Ministan kuɗi Rishi Sunak da Ministan Lafiya Sajid Javed duka sun bayar da takardar ajiye aikinsu – wanda wannan lamari ya jawo matsin lamba matuƙa ga Firaiminista Boris Johnson.

Advertisement

Yan Bindiga Sun Harbe Mataimakin Kwamishinan ’Yan Sanda A Katsina

Ana zargin Boris Johnson da yin kalamai da dama masu cin karo da juna. Ko a kwanakin baya sai da

Advertisements
Advertisement
Click to comment

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Trending