Connect with us

News

An kai hari gidan yari Kuje

Published

on

Daga kabiru basiru fulatan .

 

 

Rahotannin da muke samu sun ce wasu ‚yan bindiga sun kai hari gidan yarin Kuje da ke babban birnin tarayya Abuja.

PSG ta nada Galtier a matakin sabon kociyanta

Shaidun gani da ido sun ce wasu bama bamai ne suka fashe yayin da wasu majiyoyi sukace an ji karar saukar rokoki a gidan yarin.

Advertisement

 

Bayanai dai sunce yan bindigar sun kai harin ne da misalin karfe 10 na daren Talata inda da isarsu suka bude wuta.

 

Mutumin da ya gane wa idon sa ya ce da yawa daga cikin fursunonin da ke gidan yarin sun gudu haka suma jami’an tsaron da ke gidan yarin kowa ya yi ta kansa.

Advertisements
Advertisement
Click to comment

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Trending