Connect with us

News

Ƴan fansho sun yi zanga-zanga a Taraba

Published

on

Daga kabiru basiru fulatan

 

 

 

Ɗumbin ƴan fansho sun gudanar da zanga-zanga a gidan gwamnatin jihar Taraba da ke Jalingo, saboda kin biyansu hakkokinsu.

Sun fito ne daga dukkan ƙananan hukumomin jihar bisa rakiyar ƴaƴansu da matansu.

Hadarin mota ya kashe mutum tara a kan hanyar Kaduna-Zaria

Advertisement

Tun da farko sun fara taruwa ne a shalkwatar kuniyarsu ta jihar daga bisani suka dunguma suka nufi fadar gwamnatin jihar suna rera wakokin neman a biya su haƙƙokin na su.

Advertisements
Advertisement
Click to comment

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Trending