Daga kabiru Basiru Fulatan Kwanaki kaɗan bayan luguden wuta da sojoji suka riƙa yi a dazukan jihar Zamfara inda suka kashe shugabannin kungiyoyin ‘yan bindiga biyu...
Daga Muhammad zahradd Fadar Shugaban Ƙasa ta ce za a riƙa yi wa duk wani baƙo da zai shiga fadar shugaban ƙasa gwajin korona kafin...
Daga yasir sani abdullahi Babbar gamayyar jam’iyyun siyasar Mali ta yi watsi da shirin gwamnatin sojin kasar na mika mulki ga farar hula nan da shekaru...
Daga kabiru Basiru Fulatan Hukumomin Amurka sun nemi kamfanonin sadarwa na AT&T da Verizon da su jinkirta aikin sadarwar 5G har tsawon makonni biyu, yayin...
Daga Muhammad zahradd Rundunar ‘yan sandan Jamhuriyar Nijar ta kama hodar cocaine mai nauyin fiye da kilogiram 200 wadda kudinta ya kusa $8.7m a cikin...
Daga kabiru basiru fulatan Shugaban kasar Iran Ebrahim Raisi ya ce dole a hukunta tsohon shugaban Amurka Donald Trump bisa kisan babban janar din sojin kasar...
Daga yasir sani abdullahi Ma’aikatan filin jirgin saman Mauritius sun gano wani jariri sabon haihuwa da aka jefar da shi a cikin sharar da ke ban-dakin...
Yasir sani Abdullahi Rundunar ‘yan sandan Jamhuriyar Nijar ta kama hodar cocaine mai nauyin fiye da kilogiram 200 wadda kudinta ya kusa $8.7m a cikin motar...
Daga Muhammad zahraddin Gwamnatin jihar Kano a Najerya ta mayar da martani ga tsohon gwamna Dr. Rabiu Musa Kwankwaso bisa kalaman da ya yi cewa gwamnatin...
Daga Muhammad zahraddin¸ Tsohon ɗan takarar shugaban ƙasar Najeriya a jam’iyar NRC, Alhaji Bashir Usman Tofa ya rasu. Marigayin ya rasu da asubahin ranar Lahadi bayan...
Daga Muhammad zahraddin Hukumomin kasar Afirka ta Kudu sun ce wata gagarumar gobara da ta tashi a cikin ginin majalisar da ke birnin Cape Town ta...
Daga Muhammad zahraddin Gwamna Aminu Waziri Tambuwal na jihar Sokoto ya sha alwashin cewa ya kusa kawo fitaccen ɗan fashin dajin nan Bello Turji, wanda ke...
Tsohon gwamnan Kano Sanata Rabiu Musa Kwankwaso ya sake jaddada abun da ya sha faɗa a baya, cewa wasu manya ne daga sama suka tursasa wa...
Shugaban Najeriya Muhammadu Buhari ya nuna nasarorin da kasar ta samu duk da kalubalen tsaro da koma bayan da annobar coronavirus ta haifar wa kasar. Shugaba...
Daga MMZ Rundunar sojojin saman Najeriya dake aiki a rundunar yaki da yan bindiga a jihar Zamfara, da ake kira Operation Hadarin Daji yanzu haka na...
Daga Muhammad Muhammad zahraddin A daidai lokacin da aka shiga sabuwar shekarar ta 2022 miladiya, ‘yan bindiga a jihar Zamfara da ke arewa maso yammacin Najeriya...
Daga Muhammad Muhammad zahraddin Kungiyar Kwadago ta Najeriya NLC, ta dage cewa ma’aikata da talakawa ba za su sake amincewa da karin farashin man fetur da...
Shugaba Muhammadu Buhari ya yi watsi da wasu karin ayyuka 6,576 da Majalisar Dokokin ƙasar ta ƙara a kasafin kudin 2022. Shugaban ya ce sanya ayyukan...
Tsohon ɗan majalisar wakilai mai wakiltar ƙananan hukumomin Ƙiru da Bebeji Abdulmuminu Jibrin Kofa ya tabbatar da cewa Bola Ahmed Tinibu zai tsaya takarar shugabancin Najeriya...
Sojojin Najeriya a ranar Asabar sun hallaka kasurgumin dan bindigar nan da ya addabi yankin Birnin Magaji na Jihar Zamfara, Alhaji Auta. Kazalika, sojojin sun kuma...