Daga Yasir sani Abdullah Tsohon Ɗan Majalisa mai wakiltar Ƙananan Hukumomin Takai da Sumaila a Majalisar Wakilai ta Taraiya, Sulaiman Abdulrahman Kawu Sumaila ya...
Daga kabiru basiru fulatan Rahotanni daga jihar Kano da ke arewacin Najeriya sun tabbatar da afkuwar mummunan hadarin mota, a kan hanyar Kano zuwa Zaria, inda...
Daga Muhammad Muhammad Zahraddin Hukumar kula da zirga-zirgar ababen hawa ta jihar Kano KAROTA tace zata fara cafke masu tuka baburan adaidaita sahu da...
DahD kabiru basiru fulatan Sojojin Najeriya sun ‘kashe Alhaji Auta da ‘yan ta’adda 950’ cikin wata bakwai Sojojin Najeriya Hedikwatar tsaron Najeriya ta ce ta...
Daga kabiru basiru fulatan Tsohon Shugaban Ƙasa, Goodluck Jonathan ya kaiwa Shugaban Ƙasa, Muhammadu Buhari ziyara a fadar sa 5a villa yayin da a ke raɗe-raɗin...
Daga Muhammad zahraddin Tsohon Gwamnan Kano, Rabi’u Kwankwaso ya ce yana da ɗumbin magoya baya a ƙasar nan da za su ishe shi ya ci...
Daga Yasir sani Abdullah Hukumar rubuta jarrabawar shuga manyan makarantu ta kasa JAMB ta ce har yanzu bata fara siyar da fom din rubuta jarrabawar ba...
Daga kabiru basiru fulatan Rundunar sojin kasar nan ta rufe kasuwar shanu ta garin Song dake jihar Adamawa, bayan samun bayanan sirri cewar ‘yan Boko Haram...
Daga kabiru basiru fulatan Gwamnatin Taliban, a ƙasar Afghanistan ta sanar da wata sabuwar doka da ta shafi dukkan al’ummar kasar. Dokar ta baiyana cewar,...
Daga Yasir sani Abdullah Wani jaki ya shaƙi iskar ƴanci bayan da dakarun rundunar ƴan sanda su ka kuɓutar da shi da ga hannun...
Daga kabiru basiru fulatan Gamaiyar Ƙungiyoyi a yankin Arewa sun baiyana goyon bayan su ga Mataimakin Shugaban Ƙasa, Yemi Osibanjo a matsayin ɗan takarar...
Daga Muhammad zahraddin Gwamnatin Najeriya ta ƙara harajin naira 10 kan duk wata lita da duka lemukan kwalba da ba giya ba, da sauran wasu lkayayyakin...
Daga kabiru basiru fulatan Kwamitin Shugabacin Jam’iyar APC na Wucin-gadi, ƙarƙashin jagorancin Mai Mala Buni ya sulhunta tsakanin Gwamna Muhammad Yahaya na Jihar Gombe da kuma...
Daga Hamza Yusuf Yobe Kwanaki bayan kungiyar IPOB mai rajin kafa kasar Biafra ta ayyana hana rera taken Najeriya da kuma hana cin naman shanu...
Daga Muhammad zahraddin Shugaban kasa Muhammadu Buhari, ya ce shugaban ‘yan awaren IPOB, Nnamdi Kanu, ya gurfana a gaban kotu tare da kare kansa a...
Daga Yasir sani Abdullah Shugaban Najeriya Muhammadu Buhari ya bayyana cewa bai damu da wanda zai gaje shi ba a matsayin shugaban ƙasa saboda “ya ajiye...
Daga kabiru basiru fulatan Sharerren ɗan kasuwar nan da ke jihar Kano Alhaji Aminu Alhassan Dantata ya bayyana cewa mulkin farar hula a Najeriya ya gaza...
Daga kabiru basiru fulatan Wasu fitattun ƴan siyasa, abokai da abokan gwagwarmaya, a ƙarƙashin inuwar Muryar Dattijan Arewa, NEF, sun ziyarci Jihar Kano a yau Laraba...
Daga Muhammad zahraddin Ƴan vigilante, wanda a ke kiransu da Ƴan Sakai a Jihar Zamfara sun hallaka wasu da a ke zargin masu shunen mutane ne...
Daga kabiru basiru fulatan Hukumartattara haraji ta jihar Kano, (KIRS) ta rabawa ma’aikatanta takardar tuhuma sama da mutane 200. Shugabanhukumar, Abdurrazak Datti Salihi ne ya bayar...