Connect with us

News

Buhari ya tsame sama da ayyuka dubu shida da ƴan majalisa suka cusa a kasafin 2022

Published

on

FB IMG 16410609338955290
Spread the love

Shugaba Muhammadu Buhari ya yi watsi da wasu karin ayyuka 6,576 da Majalisar Dokokin ƙasar ta ƙara a kasafin kudin 2022.

Shugaban ya ce sanya ayyukan da kuɗinsu ya haura Naira biliyan 36 ya saɓa wa dokar cin gashin kai da kowanne ɓangaren zartarwa ke da shi.

Shugaban wanda ya bayyana hakan yayin sanya wa kasafin hannu a fadarsa da ke Abuja, ya ce zai sake mayar wa ƴan majalisar don su duba gyare-gyaren da ya yi.

Advertisement

Sai dai shugaban Majalisar Dattawa Ahmad Lawan ya kafe a kan cewa babu kuskure a abun da suka yi, yana cewa dama ba lallai ne a ce a ko da yaushe ra’ayin ɓangarorin biyu ya zo ɗaya ba.

Advertisement
Click to comment

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *