News
Kotun Kano ta yanke wa mace hukuncin share unguwarsu kan kiran maƙociyarta karuwa
Daga muhammad muhammad zahraddin
Wata mata mai suna Rabi a birnin Kano ta fara aiwatar da hukuncin da alƙalin Kotun Shari’ar Musulunci ya yanke mata sakamakon kama ta da laifin yi wa maƙociyarta ƙazafin “karuwanci”.
Mai Shari’a Halhalatul Khuza’i ne ya kama Rabi mazauniyar Rijiyar Zaki da laifin sannan ya yanke mata hukuncin share titin unguwarsu baki ɗaya na tsawon kwana 30.
Malama Rabi ta ce ba ta da wani ƙorafi game da hiukuncin, tana mai cewa ta ji daɗi da hukuncin bai wuce hakan ba.
-
Uncategorized7 days ago
Samar Da Zaman Lafiya, Ayyukan Ci Gaba Sun Isa Shugaba Tinubu Ya Samu Wa’adi Na Biyu — Kwankwaso
-
News5 days ago
Aƙalla Mutane 40 Sun Mutu Bayan Kifewar kwale-kwale A Sokoto
-
News2 days ago
Pantami Da Yaransa Sun Fantama Min Ƙarya, Domin Babu Inda Na Ba Shi Haƙuri, Inji Hajiya Naja’atu Muhammad
