Connect with us

News

Gwamnatin Ukraine na garkuwa da ɗaliban Afrika don kare kanta – Putin

Published

on

1646377004622
Advertisements
ads

Daga Muhammad Muhammad Zahraddin

Advertisements
Advertisements

Shugaban Rasha Vladmir Putin, ya ce da gangan hukumomin Ukraine ke garkuwa da ɗaliban Afrika da na sauran ƙasashen duniya da ke karatu a can, domin kare kansu.

Ɗaliban kasashen duniya sun yi ta zargin cewa jami’an Ukraine na hana su tsallaka iyaka don gujewa yaƙi.

Yayin wani jawabi da ya gabatar da yammacin nan, Mista Putin ya ce sun samu rahotannin da ke nuna cewa jami’an Ukraine na kashe ƴan ƙasashen waje, su kuma ɗaura alhakin hakan a kan Rasha.

Advertisements

Ya bada misali da wani abu da ya faru, inda ya ce sojojin Ukraine sun kashe wasu

Advertisements
Advertisements
Advertisements
Advertisement
Click to comment

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Trending