News
Gwamnatin Ukraine na garkuwa da ɗaliban Afrika don kare kanta – Putin
Daga Muhammad Muhammad Zahraddin
Shugaban Rasha Vladmir Putin, ya ce da gangan hukumomin Ukraine ke garkuwa da ɗaliban Afrika da na sauran ƙasashen duniya da ke karatu a can, domin kare kansu.
Ɗaliban kasashen duniya sun yi ta zargin cewa jami’an Ukraine na hana su tsallaka iyaka don gujewa yaƙi.
Yayin wani jawabi da ya gabatar da yammacin nan, Mista Putin ya ce sun samu rahotannin da ke nuna cewa jami’an Ukraine na kashe ƴan ƙasashen waje, su kuma ɗaura alhakin hakan a kan Rasha.
Ya bada misali da wani abu da ya faru, inda ya ce sojojin Ukraine sun kashe wasu
-
News4 days agoWasu Ƴan Daba Sun Kai Farmaki Kasuwar Siyar Da Wayoyi Ta Farm Center Dake Kano
-
News6 days agoWasu Fusatattun Matasa Sun Ƙona Mutum Uku Har lahira A Filato
-
News5 days agoAbin Takaici Ne A Kyale Mata Su Cire Wandunan Da Aka Basu Akan Titi Suna Dagawa A Cikin Al’ummar Da Ke Alfahari Da Kunya Da Addini
