Connect with us

News

Ƴan bindiga sun harbe ɗan gidan Kwamishinan Tsaro na Zamfara

Published

on

Daga kabiru basiru fulatan

 

Advertisement

 

Ɗan gidan tsohon Mataimakin Sifeto-Janar (mai ritaya) kuma Kwamishinan Tsaro da Harkokin Cikin Gida na Jihar Zamfara, Ibrahim Mamman Tsafe.

Advertisement

Daily Trust ta jiyo cewa ɗan gidan Mamman Tsafe, tare da wasu mutane uku, sun rasa rayukansu ne yayin da ƴan bindiga su ka kutsa kai cikin garin Tsafe ɗin a jiya Lahadi da daddare.

A kwanakin nan garin Tsafe na fama da harin ƴan ta’adda, inda su ke kashe mutane da kuma yin garkuwa da wasu domin kuɗin fansa

Advertisement

Ko a watanni biyu da su ka gabata, sai da yan bindiga su ka kashe wani jami’in kwastan da wani mutum ɗaya a garin.

Advertisement
Advertisements
Advertisement
Click to comment

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Trending