Connect with us

News

Wani dan majalisar wakilai ya sha da kyar daga hannu magoya bayan sa a Kano

Published

on

DAGA MUHAMMAD MUHAMMAD ZAHRADDIN 

 

Advertisement

 

 

Advertisement

 

Dan majalisar wakilai mai wakiltar mazabar Tarauni, Hafizu Kawu ya tsallake rijiya da baya a wajen wasu fusatattun matasan mazabarsa a Kano.

Advertisement

 

 

Advertisement

 

Rahotannin da kadaura24 ta samu sun ya cewa Kawu ya kutsa kai cikin ofishin yakin neman zaben sa, dake kan titin farm center domin boyewa magoya bayansa a jiya litinin .

Advertisement

 

Buhari bai ma san an yi barazanar kama shi ba sai da na gaya masa – El-Rufai Nasir El-Rufai

Advertisement

 

Rahotannin sun nuna cewa sanar da magoya bayan nasa Akai cewa ya sa zo ofishin nasa dake farm center.

Advertisement

 

 

Advertisement

 

Matasan Masu tarin yawa sun yi wa ofishin kawanya a lokacin da majalisa ke ciki tare da barazana iri iri.

Advertisement

 

 

Advertisement

 

bayan ya kammala abun da ake yi a cikin ofishin ya fito sai kwatsam matasan suka far masa.

Advertisement

 

 

Advertisement

 

 

Advertisement

 

Rahotannin sun ce fusatattun magoya bayan nasa sun yi masa dirar mikiya tare da kokarin yi masa dukan tsiya amma saboda shiga tsakani da ‘yan sanda da wasu mutanen da ke kusa da shi sukai shi ne ya samu nasarar kubuta.

Advertisement

 

 

Advertisement

 

‘Yan sandan sun dauki lokaci mai tsawo suna kokarin fitar da shi daga harabar wurin a cikin motasarsu tare da ya ji rauni ba.

Advertisement

 

 

Advertisement

 

Wasu daga cikin matasan da suka fusata da suka zanta da wakilin justice watch dangane da lamarin Mai kama da wasan kwaikwayo, sun ce sun damu sosai da yadda dan Majalisar ya yi watsi da ‘yan mazabarsa kwata-kwata.

Advertisement

 

 

Advertisement

 

A lokacin da aka tuntubi dan majalisar domin yin karin haske kan lamarin, dan majalisar ya musanta faruwar lamarin Inda ya bayyana cewa fusatattun matasan sun je ofishinsa ne domin a sasanta a kan wani aiki da suka aiwatar wanda a karshe ya rikide zuwa rikici.

Advertisement

 

 

Advertisement

 

Dan majalisar wakilan ya kuma musanta yin watsi da mutanen mazabar tasa

Advertisement
Advertisements
Advertisement
Click to comment

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Trending