Connect with us

News

Mutane da dama suna cigaba da rasa muhallinsu na zama a Nguru

Published

on

NGURU

 

Daga Idriss Hussain Nguru

 

 

 

 

Advertisement

 

 

 

Al, umma na cigaba da rasa muhallinsu na zama sakamakon ambaliyar ruwan sama da aka samu a yankin unguwar barma lamarin  Ya zama barazana ga Al, ummar karshen kwalta
jaridar INDARANKA ta rawaito cewa har Zuwa wannan lokacin ba, asan adadin mutanan da abun Ya shafa ba, Ansamu asarar dukiyoyi da dama.

 

Yau tsawon sati uku kenan da al’umar

Advertisement

yankin suka fara barin gidajensu, haka zalika a halin yanzu wasu daga cikinsu sun samu gidajen aro, wasu Kuma na haya, wasu ko har yanzu basu ga tsuntsu basu ga tarko.

kawo yanzu babu wani agaji da suka samu a hukumance. Kuma har izuwa yanzu kullum gidajen rushewa suke daga gidajen kasa (laka) har da na zamani saboda ruwan yaci karfinsu.

Muna kara kira ga hukumomi da su taimaka wajan fitar da wannan ruwa zuwa inda ya dace domin barnar da yakeyi bazata misaltuba.

Advertisements
Advertisement
Click to comment

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Trending