Connect with us

News

Kotu ta baiwa DSS damar ci gaba da tsare Mamu har tsawon kwanaki 60

Published

on

DAGA YASIR SANI ABDULLAH 

 

Advertisement

 

 

Advertisement

 

 

Advertisement

 

 

Advertisement

Babbar kotun tarayya da ke zamanta a Abuja, a yau Talata ta baiwa Hukumar Ƴan Sandan Farin Kaya, DSS damar su cigaba da riƙe Tukur Mamu, mai sasanta wa tsakanin ƴan ta’adda da iyalan wadandaa akai garkuwa dasu a jirgin kasan Abuja-Kaduna, har tsawon kwanaki 60.

 

Advertisement

Mai Shari’a Nkeonye Maha ya bada umarnin ne biyo bayan lauyan hukumar tsaro ta farinkaya ya nemi da a kara musu lokaci don cigaba da binkice akan Tukur.

Fashewar Iskar Gas Ta Raunata 5, Shaguna 17, Gidaje 5 A Jigawa

Advertisement

Kamfanin dillancin labarai na kasa NAN ya ruwaito cewa ‘yan sandan Masar sun kama Tukur Mamu tare da iyalansa a ranar 6 ga watan Satumba, ya yin da yake kan hanyar sa ta zuwa Saudiyya domin yin Umara, daga karshe suka dawo dasu gida Najeriya.

 

Advertisement

A ranar Lahadin ta gaba ta jami’an na hukumar ta DSS suka jawa ‘yan Najeiya kunne kan tufar albarkacin bakin su akan kama Tukur Mamu.

Advertisement
Advertisements
Advertisement
Click to comment

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Trending