Connect with us

News

ASUU ta dakatar da yajin aikin bayan watanni takwas

Published

on

DAGA KABIRU BASIRU FULATAN 

 

 

 

 

Kungiyar Ma’aikatan Jami’o’i ta dakatar da yajin aikin da ta kwashe watanni takwas ana yi, kamar yadda PUNCH ta tabbatar.

Advertisement

 

Duk da cewa kungiyar ba ta fitar da sanarwar a hukumance ba, wakilinmu ya tattaro cewa an dauki matakin ne a karshen taron majalisar zartarwa ta kasa da aka gudanar a sakatariyar ASUU da ke Abuja.

Ma’aikatan Jinya Sun Bai Wa Gwamnati Mako Daya Ta Biya Su Hakkokinsu

Da yake zantawa da wakilinmu, wata majiya mai cikakken bayani a cikin hukumar ta NEC ta ce, “Eh, an dakatar da shi”.

 

Da aka nemi karin bayani, majiyar ta ce, “Shugaban zai fitar da wata sanarwa a hukumance da safe”.

Advertisement

 

 

 

Jaridar PUNCH ta ruwaito cewa kungiyar malaman ta fara yajin aikin ne a ranar Litinin 14 ga watan Fabrairu, 2022.

Advertisements
Advertisement
Click to comment

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Trending