Connect with us

News

Kotun Ɗaukaka Ƙara ta ce DSS ta ci gaba da riƙe Nnamdi Kanu

Published

on

Nnamdi Kanu

DAGA KABIRU BASIRU FULATAN 

 

Advertisement

 

 

Advertisement

Kotun Ɗaukaka Ƙara da ke Abuja a Najeriya ta tabbatar da buƙatar da gwamnatin tarayya ta shigar ta neman hukumar tsaro ta farin kaya ta ci gaba da riƙe jagoran masu fafutukar kafa ƙasar Biafra, Nnamdi Kanu.

 

Advertisement

Hakan na nufin kotun ta sauya hukuncinta na farko na cewa a saki Kanu.

DSS ta musanta kai samame wani gida a Abuja tare da sojojin Amurka

Advertisement

Gwamnatin Najeriya ta ɗaukaka ƙara zuwa Kotun Ƙoli ne bayan da Kotun Daukaka Kara a ranar 13 ga watan Oktoba ta ba da umarnin sakin Kanu.

Advertisement
Advertisements
Advertisement
Click to comment

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Trending