Connect with us

News

An dakatar da dan majalisa a Faransa saboda yin kalaman nuna wariya a majalisa

Published

on

DAGA YASIR SANI ABDULLAHI 

 

Advertisement

 

 

Advertisement

An dakatar da dan majalisar nan na Faransa Gregoire Fournas tsawon kwanaki 15, bayan kalamansa na nuna wariya a zauren majalisar.

 

Advertisement

Ya yi kalaman ne kan wani dan majalisa bakar fata yayin muhawara kan yan ci rani da ke tudadowa Turai.

COP 27: Ambaliyar Ruwa A Najeriya, Da Wasu Ya Zama Wani Bangare Na Abun Tattaunaw

Advertisement

A martanin da ya ke yi ga dan majalisar kan batun Mr Fournas yace bakaken su koma Afrika.

 

Advertisement

To amma kalaman ba su y iwa Carlos Martens Bilongo dadi ba, wanda yace a Faransa aka haife shi, a don haka bai dace wani ya nuna masa wariya ba saboda bambancin launin fata.

 

Advertisement

Sai dai, tuni ‘yan majalisa suka jefa kuriar hukunta Mr Fournas, inda aka dakatar da shi sati biyu kuma za a biya shi rabin albash

Advertisement
Advertisements
Advertisement
Click to comment

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Trending